YANZU-YANZU: IRAN TAKAI MUMMUNAN HARE HARE KAN ISRAEL ð®ð±Â BAYAN MUMMUNAN HARI DA ISRAEL TAKAI A KASAR IRAN ð®ð·Â INDA AKA KASHE MANYAN COMMANDOJI SOJI GUDA HUDU A KASR IRAN DIN
Firaministan Isra’ila Benjamin Natenyahu, ya bayyana cewa hare-haren Iran ya karkata ne kan fararen hular Isra’ila maimakon kai hari kan manya sansanonin sojin kasar.
Firaministan Israâila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa sabbin hare-haren da Iran ta kaddamar a ÆarÆashin aikin âHonest Promise 3â sun fi karkata ne kan fararen hular Israâila, maimakon manyan sansanonin sojin Æasar. Wannan furuci ya zo ne saâoâi bayan Iran ta jefa makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki (drones) zuwa yankuna daban-daban a Israâila, a matsayin martani ga hare-haren da suka yi sanadin mutuwar manyan jamiâan Iran.
Netanyahu ya bayyana hakan a cikin wani jawabi ga âyan jarida, inda ya ce:
“Iran ta nuna a fili cewa ba wai tana kai hari ne don mayar da martani ga sansanin soja ba, sai don azabtar da fararen hula da su ba su da wani hannu cikin rikicin. Wannan babban laifi ne kuma Israâila ba za ta yi shiru ba
Kasar Iran ð®ð·Â ta tabbatar wa duniya chewa bama tafara komaiba tadau alwashin saitakai kasar Israâila kasa tare da shafeta adoran kasa
Allah yataimaki Musulunci da musulmai yarushe kafurchi da kaurai Amen